KanunLabarai

Tinubu Ya Soke Ziyara Zuwa Kasar Cote d’Ivoire Domin kallon Wasan kollo Bayan suka daga ɓangarori da Dama

Photo credits: symfoni news Shugaba Bola Tinubu ya soke shirin kallon wasan karshe na gasar cin kofin Afrika kai tsaye a Abidjan tsakanin Super Eagles ta Najeriya da mai masaukin baki Cote d’Ivoire. Tinubu, wanda ke shan suka tun bayan samun labari daga Hukumar Kwallon Kafa ta Afirka (CAF) na cewa an ba shi takardar…

Karin Bayani