KanunLabarai

‘Yan majalisar dokokin Najeriya sun janye kudirin dokar neman digiri na farko a matsayin mafi karancin cancantar tsayawa takarar shugaban kasa da gwamnoni

‘Yan majalisar dokokin Najeriya sun yi watsi da kudirin dokar da ke neman a daukaka darajar ilimi a manyan mukaman siyasa a kasar. A yayin muhawarar da aka yi a zaman majalisar wakilai a ranar Talata, Onanuga ya bayyana cewa ilimi mai zurfi na da matukar muhimmanci ga ingantaccen jagoranci. A tsaye da sunan Adewunmi…

Karin Bayani

Gwamnatin Kano ta ƙayyade wa makarantu masu zaman kansu kudaden Jarabawar WAEC da NECO.

Gari ya waye ta rawaito mashawarcin gwamnan kano, akan makarantun masu zaman kansu dana sa-kai, Honourable Baba Abubakar Umar Tarauni, cikin wata takarda da aka raba wa manema labarai, me ɗauke da sa hannun Daraktan tsare-tsare da ƙididdiga na Hukumar Malam Hamisu Muhammad. Takardar ta bayyana cewa Gwamnatin kano ta ƙayyade naira dubu Arba’in da…

Karin Bayani

Gwamnatin Kogi Za Ta Samar Da Doka Domin Yin Jarrabawa a Kyauta ga Daliban firamare da na Sakandire 

Credits photo kogi reporters Facebook page A ranar Asabar din da ta gabata ne gwamnatin Kogi ta ce ta kammala shirye-shiryen biyan kudaden jarrabawar waje da ta cikin gida kyauta, a matsayin manufar gwamnatocin da za su biyo baya a jihar. Kwamishinan Ilimi, Kimiyya da Fasaha na jihar, Mista Wemi Jones, ne ya bayyana hakan…

Karin Bayani