![Da Dumi-Dumi: Kungiyar Kwadago Tasa Ranar shiga Znga-zanga A Fadin Kasa Saboda Wahalar Rayuwa](https://labarangariyawaye.com.ng/wp-content/uploads/2024/02/images-49.jpeg)
Da Dumi-Dumi: Kungiyar Kwadago Tasa Ranar shiga Znga-zanga A Fadin Kasa Saboda Wahalar Rayuwa
Joe Ajaero, shugaban kungiyar NLC ne ya bayyana haka a gidan ma’aikata dake Abuja, yayin wani taron gaggawa, wanda aka gudanar a ranar Juma’a. Ajaero ya ce an dauki matakin gudanar da zanga-zangar ne bayan cikar wa’adin kwanaki 14 da aka baiwa gwamnatin tarayya kan wahalhalun da kasar ke fuskanta. Gari ya waye ta ruwaito…