KanunLabarai

DA DUMI DUMI: ‘Yan sandan Najeriya sun kama mutumin da ake nema ruwa a jallo, Buhari da wasu mutane biyar a otal a Abuja

Photo credits: intelregion.ng Rundunar ‘yan sanda a babban birnin tarayya Abuja ta kama wasu mutane da ake zargi da yin garkuwa da mutane, Buhari Muhammad da wasu ‘yan kungiyar 5 a Abuja. A cewar wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sanda, SP Josephine Adeh ya fitar ranar Litinin, an kama wadanda…

Karin Bayani