![‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci, Sun Kashe Masu Ibada, Suka Yi awon gaba da wasu da dama](https://labarangariyawaye.com.ng/wp-content/uploads/2024/01/images-37-600x400.jpeg)
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci, Sun Kashe Masu Ibada, Suka Yi awon gaba da wasu da dama
A daren Laraba da safiyar Alhamis ne wasu ‘yan bindiga dauke da makamai suka kaddamar da ta’addanci a fadin jihar Katsina, inda suka kai hari a wani masallaci, da gidaje, tare da yin asarar rayuka da kuma yin garkuwa da su. Lamarin da ya fi kamari ya faru ne a lokacin Sallar Isha’i a kauyen…