KanunLabarai

Gwamnatin Najeriya ta Ƙaddamar da hukumar kula da Almajirai da sauran Yaran da basa zuwa Makaranta.

Gwamnatin Najeriya ta Ƙaddamar da hukumar kula da Almajirai har ma da sauran Yaran da basa zuwa Makaranta. Mai girma Ministan ilimin Najeriya Farfesa Tahir Mamman ya Jagoranci Ƙaddamar da Hukumar,  ya kara jaddada aniyar Gwamnatin na ci-gaba da inganta ilimin Yara kanana a fadin kasar. Ministan ilimin ya cigaba da cewa, Ƙaddamar da hukumar…

Karin Bayani