KanunLabarai

DA DUMI DUMI: ‘Yan sandan Najeriya sun kama mutumin da ake nema ruwa a jallo, Buhari da wasu mutane biyar a otal a Abuja

Photo credits: intelregion.ng Rundunar ‘yan sanda a babban birnin tarayya Abuja ta kama wasu mutane da ake zargi da yin garkuwa da mutane, Buhari Muhammad da wasu ‘yan kungiyar 5 a Abuja. A cewar wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sanda, SP Josephine Adeh ya fitar ranar Litinin, an kama wadanda…

Karin Bayani

‘Yan bindiga sun bukaci a biya su Naira miliyan 40 domin su sako matar wani basaraken gargajiya da aka kashe a jihar Kwara

‘Yan bindigar da suka kashe wani basaraken gargajiya, suka yi garkuwa da matarsa da wani mutum guda, sun rage kudin fansa zuwa Naira miliyan 40 daga Naira miliyan 100. A ranar Lahadin da ta gabata ne ‘yan bindigar suka kai wa iyalan sarkin kudin fansa Naira miliyan 100. An kashe basaraken gargajiya, Oba Olusegun Aremu-Cole,…

Karin Bayani