KanunLabarai

DA DUMI DUMI: ‘Yan sandan Najeriya sun kama mutumin da ake nema ruwa a jallo, Buhari da wasu mutane biyar a otal a Abuja

Photo credits: intelregion.ng Rundunar ‘yan sanda a babban birnin tarayya Abuja ta kama wasu mutane da ake zargi da yin garkuwa da mutane, Buhari Muhammad da wasu ‘yan kungiyar 5 a Abuja. A cewar wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sanda, SP Josephine Adeh ya fitar ranar Litinin, an kama wadanda…

Karin Bayani

‘Yan bindiga sun bukaci a biya su Naira miliyan 40 domin su sako matar wani basaraken gargajiya da aka kashe a jihar Kwara

‘Yan bindigar da suka kashe wani basaraken gargajiya, suka yi garkuwa da matarsa da wani mutum guda, sun rage kudin fansa zuwa Naira miliyan 40 daga Naira miliyan 100. A ranar Lahadin da ta gabata ne ‘yan bindigar suka kai wa iyalan sarkin kudin fansa Naira miliyan 100. An kashe basaraken gargajiya, Oba Olusegun Aremu-Cole,…

Karin Bayani

Hukumar NAFDAC ta gargadi ‘yan Najeriya da kada su siya ko amfani da jabun alluran chloroquine da ake saidawa a wurare daban-daban

Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta fitar da sanarwar jama’a game da sayar da jabu ta allunan Chloroquine Phosphate. An gano wannan jabun kuma an siya shi daga wani gidan sayar da kayayyaki na yau da kullun a Jos, Jihar Filato, Najeriya. Bayan gudanar da gwajin TLC akan allunan, an…

Karin Bayani