KanunLabarai

Matsala Ga Ma’aikatan Tarayya Yayin Da Gwamnati Ta Kasa Biyan Albashi.

Ana samun karuwar tashe-tashen hankula a tsakanin ma’aikatan gwamnatin tarayya, ma’aikatu, da hukumomi, da MDA, kan rashin biyan albashin watan Janairu. Al’amarin ma’aikatan ya kara dagulewa da yadda suma suna bin bashin kudin tallefi na dubu talatin da biyar N35,000. An tattaro cewa rashin biyan albashin watan Janairu ga manyan ma’aikatan gwamnati da wadanda ba…

Karin Bayani